Boko Haram Attack Soldiers & Local Govt Administrator In Borno, Wound Many Soldiers (Photos)


fb_img_1480244218498
According to the information shared in Hausa by Jahar,a Local Government Administrator in Borno state Hon Saeed Salisu Sambo and soldiers were attacked by Boko Haram insurgents.They were on their way to Pulka and were attacked about 5km from Bama town.Several soldiers were wounded in the attack.I am not very good in Hausa.Our Hausa readers should please explain more.
Below is the Hausa narration of the incident…
‘Kantomar karamar hukumar Gwoza dake jahar Borno Hon Saeed Salisu Sambo ya tsallake rijiya ta baya.
A hanyar sa ta komawa Maiduguri daga garin Pulka a karamar hukumar Gwoza, Yan Bokoharam suka yi wata tagawar nashi Kwanton Bauna, a wani wuri kimanun kilometre 5 kamin ka isa garin Bama a hanyar zuwa Maiduguri daga Gwoza.
Sai Jami’an tsaron da ke rakiyar sa suna dakile harin, kamar yanda ya bayyana a shafin sa na Facebook.
Harin dai ya jikkata wasu Sojoji da dama a tawagar nashi.
Muna addu’ar Allah ya bamu zaman lafiya mai daurewa, Amin’
fb_img_1480244210584 _20161127_121944 fb_img_1480244204257

Comments

Popular posts from this blog

Seyi Vibez buys a new home

Watch as Burna Boy dominates Afro Nation Festival 2023 in Portugal with epic performance

Davido Maybach Price: Davido Spent Half A BIllion Naira On Car